iqna

IQNA

birnin Riyad
Tehran (IQNA) kamar kullum hankoron masarautar Al Saud dai shi ne ta aiwatar da abin da zai faranta ran mahukuntan Amurka, wannan karon tana aiwatar da hakan ne ta hanyar matsin lamba a kan Lebanon.
Lambar Labari: 3486575    Ranar Watsawa : 2021/11/18

Tehran (IQNA) Gwamnatin San’a a kasar Yemen ta bayyana cewa, harin da aka kai a Aden sakamako ne na rikicin cikin gida tsakanin ‘yan mamaya da ‘yan korensu.
Lambar Labari: 3485510    Ranar Watsawa : 2020/12/31